Nigeria da China Sun Kulla Muhimman Yarjeniyoyi Shida
Nigeria za ta shigar da kudaden kasar
China cikin kudaden ta na asusun waje,
a ci gaba da tabbatar da dorewar
zumunci tsakanin ta da kasar China.
A nahiyar Africa, Nigeria za ta kasance
kasa ta farko da ta shigar da kudaden
kasar China cikin kudaden da take dasu a
waje.
Wannan na daga cikin yarjeniyoyi shida da
Shugaban China Xi Jinping da Shugaban
Nigeria Muhammadu Buhari suka sanya
hannu ciki, a birnin Beijing.
Shugabannin biyu sun sanya hannu cikin
yarjejeniya da suka hada da harkokin
masana’antu, sufurin jiragen sama da
harkokin samar da muhimman bukatu
na jama’a.
China cikin kudaden ta na asusun waje,
a ci gaba da tabbatar da dorewar
zumunci tsakanin ta da kasar China.
A nahiyar Africa, Nigeria za ta kasance
kasa ta farko da ta shigar da kudaden
kasar China cikin kudaden da take dasu a
waje.
Wannan na daga cikin yarjeniyoyi shida da
Shugaban China Xi Jinping da Shugaban
Nigeria Muhammadu Buhari suka sanya
hannu ciki, a birnin Beijing.
Shugabannin biyu sun sanya hannu cikin
yarjejeniya da suka hada da harkokin
masana’antu, sufurin jiragen sama da
harkokin samar da muhimman bukatu
na jama’a.
Comments
Post a Comment